Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mahara sun kashe mutum 11, sun kone ilahirin kauye a Binuwai

Maharan sun kuma kone ilahirin kauyen

Kullum da matsalar tsaron Najeriya nake kwana – Buhari

Ya ce shi da jami’an tsaro kullum a cikin damuwa suke

Ranar Dimokuradiyya: Muhimman abubuwan da Buhari ya fada

Kada ’yan Najeriya su manta da irin gudunmawa da sadaukar da kai da gawarazan dimokuradiyya suka bayar a 1993.

2023: Masu son gadar Buhari sun sa harama

Sauran ’yan takarar duk mutanen kirki ne. Amma na yi imani cewa ni ne na fi dacewa, a cewar Tinubu.

’Yan bindiga sun sako 11 daga cikin fasinjojin da suka sace a jirgin kasan Abuja-Kaduna

Mutum 11 daga cikin 62 sun kubuta bayan shafe kwanaki 74 a tsare.