Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan sanda sun musanta jita-jitar barkewar rikicin Hausawa da Ibo a Edo

Ana zargin cewa wanda ya tayar da tarzomar yana da tabin hankali.

ASUU ta yi watsi da tayin tallafi don ta janye yajin aiki

Shugabannin kungiyar sun ki amincewa jama’a na tara kudade domin biya wa kungiyar bukatun da suka sa ta shiga yajin aiki.

Batun zaben abokan takarar Atiku da Tinubu ya tayar da kura

An samu baraka tsakanin gwanoni da shugabannin PDP, batun hada Musulmi biyu a APC ya jawo surutai.

‘2023: Duk jam’iyyar da ta tsayar da Musulmi 2 takara sai ta riga rana faduwa’

Shi kansa Buhari, dole hakura ya yi da daukar Musulmi a matasyin abokin takara saboda matsalar da hakan zai iya haifarwa

An kama wadanda suka yi wa dan kasar Indiya fashi a Kano

An kama ‘yan fashin a cikin gidan dan kasar Indiyar da ke Kano.