Manyan Labarai

Manyan Labarai

Buhari ya kaddamar da shirin tattalin arziki na fasahar Intanet

Ministan Sadarwar da Tattalin Arziki ta Fasaha, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ne zai jagoranci shirin.

Rikici ya kunno kai kan zaben abokin takarar Atiku

Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike na barazanar ficewa daga PDP, muddin Atiku ya zabi…

Alarammomin Kano sun gudanar da addu’o’i na musamman don samun tsaro da shugaba na gari

Akalla alarammomi da sauran al’ummar Musulmi mutum 3,000 ne suka halarta taron addu’o’in na Musamman

NAJERIYA A YAU: Yadda Tsadar Taki Za Ta Hana Noma Bana

Yaya manoma za su yi bayan takin zamani ya yi tashin gwaron zabo?

Tinubu ya gana da Gwamnonin Arewa kan batun daukar Mataimaki

Ana dai harsashen zai dauki Mataimaki daga cikinsu