Manyan Labarai

Manyan Labarai

Cutar Sankarau ta kashe mutum 100 a Jigawa, ta fara kurumtar da wasu

Rahotanni sun kuma ce cutar ta fara kurumtar da wasu

‘Tinubu ya yi wa Gwamnonin APC alkawarin Mataimakin Shugaban Kasa’

Tinubu dai ya yi wa Gwamnonin alkawarin daukar daya daga cikinsu

ISWAP ce ta kai hari a cocin Ondo – Gwamnatin Tarayya

Ministan Aregbesola ne ya bayyana haka a Abuja

Tinubu ne ya fi kowa cancanta ya gaje ni —Buhari

Buhari ya ce ya zama dole jam’iyyar APC ta hada kai da dan takarar don cimma nasara a zaben 2023.

Yadda hatsarin tankar mai ya lakume rayuka a Zariya

An yi hatsarin ne a Gadar Dan Magaji da ke Wusasa, Zariya da misalin karfe shida na safiyar Alhamis