Manyan Labarai

Manyan Labarai

Fitar da dan takara: Gwamnonin APC sun mika wa Buhari sunan mutum 5 

Suna so Buhari ya zabi daya daga cikin sunayen a matsayin dan takara

NAJERIYA A YAU: Hakikanin Abin Da Ya Faru A Owo, Jihar Ondo

Domin sauke shirin latsa nan A Ranar Lahadin da ta gabata, wasu ‘yan bindiga suka kai farmaki kan wasu masu ibada, a wata cocin Katolika da ke k

Sojoji sun fatattaki ’yan Boko Haram daga hanyar Damaturu-Maiduguri

Tun farko maharan sun yi wa matafiya kwanton bauna a hanyar inda suka kona tireloli da kuma tankar

Uwar jam’iyyar APC ta shiga ganawar sirri da gwamnoni

Ana kyautata zaton zaman zai yanke shawara kan wanda jam’iyyar za ta fitar a matsayin dan takarar shugaban kasa a zaben 2023.

Zaben APC: Tinubu da Osinbajo sun ja layi

Yunkurin samar da dan takarar shugaban a jam’iyyar APC daga yankin Kudancin Najeriya ta hanyar masalaha ya faskara.