Manyan Labarai

Manyan Labarai

Daliget ya raba wa jama’a miliyoyin da ’yan takara suka ba shi

Ya raba wa jama’a Naira miliyan bakwai da daliget suka ba shi, ya biya wa dalibai kudin jarabawa

Ya Kamata A Kafa Ma’aikatar ’Yan Bindiga da Makiyaya —Sheikh Gumi

Ya kamata gwamnati ta kula da ’yan bindiga irin kulawar da aka bai wa tsagerun Neja Delta

’Yan Najeriya na kewar mulkin PDP —Mu’azu Babangida

Tsohon gwamnan na Neja ya ce ’yan Najeriya son sake zabar PDP.

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Ke Sa ’Yan Najeriya Karya Doka —Masani

Duk wanda ka taba za ka iya samu cewa yana karya doka; amma abin tambaya shi ne, me ya hana a gyara?

Ba za mu yarda a yi sulhu a fitar da dan takarar APC ba — Magoya bayan Tinubu

Sun ce kamata ya yi a saka wa gudunmawar da Tinubu ya ba Buhari a 2015