Manyan Labarai

Manyan Labarai

DAGA LARABA: Jikoki A Hannun Kakanni: Tausayi Ko Cutarwa?

Kakanni da malaman sun fayyace gaskiyar abin da ya sa ake kai wa iyaye rainon jikoki

NNPP ta bai wa Kwankwaso tikitin takarar Shugaban Kasa

Mun shiga jam’iyyar NNPP ne don kawo sauyi a siyasar da ake yi ta kama-karya a Najeriya.

’Yan bindiga sun kashe ‘Yan sa-kai 30 a Zamfara

Maharan sun sace shanu da dama.

Shan sigari na kashe ’yan Najeriya 29,000 a shekara

Abin da gwamnati ke samu daga harajin sigarin bai wuce kashi 10 cikin 100 na kudin da take kashewa ba.

Zaben Nijar: Kotun ECOWAS ta yi fatali da karar Mahamane Ousmane

Kotun ta tabbatar da Mohammed Bazoum a matsayin Shugaban Kasa Nijar