Manyan Labarai

Manyan Labarai

2023: Yadda APC za ta tantance Tinubu

Majiya ta kusa da dan takarar ta ce tuni kwamitin ya tuntubi Tinubu dangane da batun tantancewar.

Kotu ta ba da umarnin tsare Okorocha

EFCC ta gurfanar da shi ne a kan zargin laifuka 17 tare da Anyim Nyerere Chinenye da wasu kamfanoni biyar.

Rochas ya gurfana a gaban kotu kan zargin almundahanar N2.9bn

EFCC ta gurfanar da tsohon Gwamnan Jihar Imo a gaban kotu da safiyar ranar Litinin.

Yadda EFCC ta kama tsohon Gwamnan Zamfara Abdulaziz Yari

Wasu kafofin yada labarai sun ce da maraicen Lahadi aka kama tsohon gwamnan

NAJERIYA A YAU: Yadda Aka Yi Jina-Jina A Taron APC A Kano

Rahotanni sun bayyana yadda aka kashe mutum biyu aka kuma jikkata da dama