Manyan Labarai

Manyan Labarai

Atiku: Karo 6 a shekara 30 na neman kujerar shugaban kasa

Fitowarsa a zaben 2023 shi ne karo na shida da yake neman kujerar shugaban kasa, wanda tun a shekarar 1993

Atiku ya lashe zaben dan takarar shugaban kasar PDP

Atiku ya yi wa ragowar masu neman takarar shugaban kasa a PDP fintinkau

Taron PDP: Tambuwal ya janye daga neman takarar shugaban kasa

Ya ce ya janye ne domin mara wa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, baya.

Kai-Tsaye: Babban Taron PDP Na Kasa

Wainar da ake toyawa a wurin Babban Taron PDP a Abuja

’Yan bindiga sun kashe ango sun sace amarya da iyalan kwamishina a Kaduna

’Yan bindiga sun shafe awa uku suna cin karensu babu babbaka duk da cewa a akwai sojoji da ’yan sanda a garin.