Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abba da Tinubu suna ganawar sirri a Fadar Shugaban Kasa

Aminiya ta ruwaito cewa shugabannin suna ganawa ne a yammacin ranar Litinin a yayin da ake dakgon sauya shekar Gwamna A

Matashin da ya kashe uwa da ’ya’yanta ba shi da amfani a cikin al’umma — Mahaifinsa

Ba na son a ɓata lokaci da shari’a. Ya kamata Umar da ire-irensa a kawar da su gaba ɗaya.

Manyan rikici 5 na iyayen gidan siyasa da yaransu a Jamhuriya ta Hudu

Sau da dama, irin waɗannan rikice-rikice kan rikiɗe zuwa zazzafan faɗa da tashin hankali, lamarin da ke dagula harkokin mulki da tafiyar da gwamnati.

Gobara ta cinye shaguna 50 a Tsohuwar Kasuwar Sakkwato 

Wutar ta cinye shaguna a layin kayan tireda da harkar canjin kuɗi da turare da sauran kayan abinci na kwali

NAJERIYA A YAU: Yadda Siyasar Ubangida Ta Yi Tasiri A Najeriya A Jamhuriya Ta Hudu

A cigaba da kawo shirye shirye gabanin muhawarar Daily Trust Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya yi nazari ne kan yadda siyasar ubangida ke tasi