Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutum 20 sun mutu a hatsarin mota a hanyar Kaduna zuwa Abuja

Ana zargin gyangyadin da direban ke yi ne musabbabin hatsarin

Fashewar tukunyar gas: Yawan mutanen da suka mutu a Kano ya kai 9

Hukumar NEMA ce ta tabbatar da alkaluman a shafinta na Twitter ranar Talata

An gano gawar mutum 4 a fashewar tukunyar gas a Kano

Lamarin ya rutsa da mutane da dama ciki har da yara ’yan makaranta.

NAJERIYA A YAU: Wuraren Da Rashin Tsaro Zai Hana Noma A 2022

Rashin tsaro ya hana dubban manoma zuwa gonankinsu, ga shi ba wata sana’a da suka iya

EFCC ta kama Akanta-Janar, Ahmed Idris kan zargin almundahanar N80bn

EFCC ta ce Akanta-Janar din ya yi biris da gayyatar da ta dade tana masa.