Manyan Labarai

Manyan Labarai

Take-taken gwamnatin Buhari so take ta kashe jami’o’in gwamnati – ASUU

Kungiyar ta yi zargin gwamnati na son kashe jami’o’i kamar yadda ta kashe firamare da sakandiren gwamnati

Hanifa ta Biyu: Yadda makwabci ya sace tare da kashe ’yar makwabcinsa

Abin da takaici ganin yadda wannan yarinya take kiran wanda ake zargin da Baba.

2023: Can ta matse wa ’yan Najeriya, dadina nake ji —Emefiele

Ya ce idan zuciyar ’yan Najeriya ta ga dama ta buga, shi hankalinsa a kwance yake

NAJERIYA A YAU: Yadda Dokar Zabe Ta Kawar da ’Yan Fadar Buhari

Shin ya kamata zababbun shugabanni su sauka daga kujerunsu idan suna son tsayawa takarar zabe a Najeriya?

An kama Kansila mai ci da AK-47 kusa da sansanin masu garkuwa da mutane

An kama shi ne lokacin da yake kokarin kai musu bindigar