Manyan Labarai

Manyan Labarai

2023: Tinubu nake so ya gaji Buhari – El-Rufa’i

Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-rufa’i ya ce jagoran jam’iyyar APC na kasa, Bola Ahmed Tinubu yake goyon baya a matsayin dan takarar Shugaban Kasa na j

NUC ta ba sabbin jami’o’i masu zaman kansu 12 lasisin fara karatu

Yanzu adadin jami’o’i masu zaman kansu a Najeriya ya kai 111

Dalibai sun kashe matashiya a Sakkwato saboda zargin batanci ga Annabi

Ana zarginta ne da yin batancin a dandalin WhatsApp na ajinsu

Zargin batanci: Kotu ta umarci ‘Legal Aid’ ta ba Abduljabbar lauyoyi

Lauyoyi na gudun kare malamin da ake zargi da yin batanci ga Manzon Allah (SAW)

Kurunkus! Jonathan ya koma APC

Shugabannin mazabar Ogbia ta 13, inda Jonathan ya fito sun tabbatar cewa ya yi rajista da jam’iyyar APC