Manyan Labarai

Manyan Labarai

Takarar 2023: Buhari ya umarci Gwamnan CBN ya ajiye aiki

Emefiele da akalla ministoci shida ne da sauran masu mukaman siyasa ne suka fito takara a zaben 2023

ASUU: Fadar Shugaban Kasa ta kira malaman jami’a zaman sulhu

Kungiyoyin ma’aikatan jami’a za su halarci taron da Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Farfesa Ibrahim Gambari ya kira

2023: PDP ta jingine karba-karba a kujerar shugaban kasa

Sanata David Mark zai jagoranci taron fitar da dan takarar jam’iyyar ranar 28 zuwa 29 ga Mayu, 2022.

NAJERIYA A YAU: Hatsarin Da Yajin Aikin ASUU Zai Jefa Najeriya

Me zai iya faruwa sakamakon zaman watanni a gida da daliban jami’a ke yi saboda yajin aikin kungiyar ASUU?

Karin ’yan majalisar Kano 3 sun sauya sheka daga APC zuwa NNPP

Ko a makon jiya ’yan majalisar su tara sun koma NNPP