Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ministan Buhari ya ajiye mukaminsa saboda takarar Shugaban Kasa

Matakin na zuwa ne ’yan sa’o’i bayan umarnin Shugaba Buhari

An kashe Soja 5, kwamandansu ya bace a rikicin Taraba

Sojojin da kwamandan nasu sun fito ne daga Bataliya ta 93 da ke Takum.

Dole su Amaechi da Ngige su ajiye aiki cikin kwana 5 —Buhari

Majalisar Zartarwa ta Tarayya ta umarci duk mambobinta da ke son yin takara a 2023 su ajiye aiki zuwa ranar 16 ga Mayu, 2022

Yadda takarar ministoci ke shafar ayyuka a ma’aikatun gwamnati

Binciken Aminiya ya gano harkokin gwamnati sun fara na tafiyar hawainiya a ma’aikatun da wasu masu wannan buri ke jagoranta.

Yi wa Su Dariye Afuwa Abu Ne Mai Sanyaya Guiwa —Lauyan EFCC

Alamomi sun nuna shi ma shugaba Buhari haka zai bar mulkin bai magance matsalar cin hanci da rashawa ba