‘Za a yi duk mai yiwuwa domin kama makasan mutum 7 ’yan gida ɗaya a Kano’
Gwamnan ya bayyana kisan a matsayin rashin imani da kuma mummunan cin zarafin bil’adama.
Manyan Labarai
Gwamnan ya bayyana kisan a matsayin rashin imani da kuma mummunan cin zarafin bil’adama.
Ya zuwa yanzu ba a san su wane ne suka kashe mutanen ba.
Kotun ta bayar da umarnin na wucin-gadi zuwa lokacin da za ta saurari ƙara da Fubara da mataimakiyarsa suka shigar.
Daga cikin mutanen da aka samu a gidan har da masu yanka mutane. Yanzu haka waɗanda ake zargi suna tsare ana yi musu tambayoyi
Wannan mataki ya haifar da muhawara mai zafi, inda jama’a ke bayyana ra’ayoyinsu kan dacewar shirin.