Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan majalisar Dokokin Kano 9 sun sauya sheka zuwa NNPP

Sun ce sun fice daga PDP ne saboda rikicin cikin gida

Kotun Koli ta tabbatar wa tsagin Ganduje shugabancin APC na Kano

Kotun ta yi fatali da karar da Ganduje ya shigar.

Ta’addanci: Kungiyar Ansaru ta fara daukar mayaka a Kaduna

Wasu mazauna yankunan da ’yan bindiga suka addaba na ganin mayakan Ansaru a matsayin masu kare su

Muna gargadin jam’iyyu a kan jinkirta fidda gwanayen takara —INEC

Duk wani zaben fidda gwanin da aka yi sabanin jadawalinmu ya zama haramtacce.

Kwalekwale ya nitse da yara 24 masu ‘bukukuwan Sallah’ a Katsina

Akalla gawarwaki 18 ne aka tsamo, wasu mutum shida kuma ake ci gaba da neman su bayan wani kwalekwale ya kife a Karamar Hukumar Mai’aduwa da ke Jihar