Manyan Labarai

Manyan Labarai

Buhari ya gana da Antonio Guterres a Aso Rock

Wannan ce ziyarar shi ta farko zuwa Najeriya tun bayan darewar shi kan kujerar.

2023: Wike ya ziyarci mahaifiyar Yar’Adua a Katsina

Gwamnan na Ribas ya ziyarci Katsina don neman goyon baya kan takarar shugaban kasa.

2023: Kayode Fayemi ya fito takarar shugaban kasa

Shugaban Kungiyar Gwamonin Najeriya zai fito ya yi alkawarin kawo hadin kai na shugabanci nagari.

Sojoji sun tsere bayan harin ISWAP a Chibok

Kungiyar ta kai hari sa’o’i kadan bayan ziyarar farko da Sakatare-Janar na MDD ya kai Jihar Borno

DAGA LARABA: Anya Ayyukan ’Yan Bindiga Za Su Zama Tarihi A Najeriya?

Me ya kamata a yi domin a gaggauta kawo karshen ta’addanci kuma wa ya kamata a sa a gaba?