Manyan Labarai

Manyan Labarai

ISWAP ta kai hari wani kauye a Borno

A yanzu haka duk mazauna kauyen da sojoji sun arce cikin daji wajen neman mafaka.

Ba za mu taba bari ’yan bindiga su samu sukuni ba—Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi ya ce akwai bukatar kawo karshen ‘yan bindiga.

An kwashi albashin ma’aikatan Kano an tafi Umrah —Dan Sarauniya

Dan Sarauniya ya yi kaurin suna wajen caccakar gwamnatin Ganduje.

Tayar jirgin saman Dana ta kama da wuta a Fatakwal

An dai samu ceto dukkan fasinjojin da ke cikin jirgin

2023: Ahmed Lawan zai bi sahun masu zawarcin kujerar Shugaban Kasa a APC

Ana sa ran Ahmed Lawan zai sayi fim din takarar ranar Laraba