Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnati ta ayyana hutun Karamar Sallah a Najeriya

Ministan Harkokin Cikin Gida, Ogbeni Rauf Aregbesola ne ya sanar da hakan a ranar Alhamis.

’Yan sanda sun cafke Muhuyi Magaji Rimingado a Abuja

Muhuyi ya shiga hannu a masaukin gwamnan Sakkwato da ke Abuja.

Soja ya harbe kansa bayan an kama a shi cikin ’yan Boko Haram

An gano shi a cikin mayakan da suka kai harin bom

Aisha Buhari ta yada bidiyon zargin sojoji da taimakon ’yan bindigar Zamfara

A addu’o’inta na Lailatul Kadari, Aisha Buhari ta roki Allah Ya kwo zaman lafiya a Zamfara

 Yadda aka sace Dala 50,000 a Hedikwatar APC a Abuja

Kwamitin Gudanarwar APC na Kasa na tattauna batun sace kudin a harabar sakatarriyar jam’iyar