Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Za A Kai Wa Wuraren Ibada Harin Bom —DSS

Wane shiri gwamanti da limamai ke yi bayan samun wannan rahoto daga DSS?

Taimaka wa ’yan bindiga: An tsige sarakuna 2 da hakimi a Zamfara

An tsige sarakunan kan zargin yadda suke taimaka wa ayyukan ‘yan bindiga a jihar.

NDLEA za ta yi wa ’yan takarar APC gwajin shan miyagun kwayoyi

Shugaban NDLEA ya ce akwai bukatar tabbatar da cewar ‘yan siyasa ba sa ta’ammali da miyagun kwayoyi.

NDLEA ta garkame gidaje 6 da shago 100 mallakin Abba Kyari a Maiduguri

NDLEA ta garmake kadarorin nasa don gudanar da bincike a kansu.

Ba don jajircewar Buhari ba da matsalar tsaro ta fi haka muni —Ayade

Gwamnan Kuros Riba ya ce, kwarewa da kaifin basirar Shugaba Buhari sun taimaka wajen shawo kan matsalar tsaro