Manyan Labarai

Manyan Labarai

ISWAP ta dauki alhakin kashe ’yan sanda a Kogi

Mun kashe mutane biyar a harin da muka kai.

2023: Dungun da Buhari ya yi ya jefa Osinbajo da Tinubu da sauransu a duhu

Akwai sarkakiya a lamarin domin duk masu neman takara suna ganin suna da goyon bayan Shugaba Buhari.

Gobara a haramtacciyar matatar mai ta kashe sama da mutum 100 a Imo

Galibin mutanen da suka kone dai ma’aikatan matatar ne

Kwastam sun bude ragowar iyakokin Najeriya

An bude ragowar iyakokin da aka rufe na Kamba da Idiroko da kuma Ikom

Dan kwangila ya ki kawo wa APC fom din takarar 2023

Akwai yiwuwar dage lokacin sayar da fom a yayin da masu son fitowa takara suka yi curko-curko