Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jiragen soji sun tarwatsa maboyar ’yan ta’adda a Taraba

Jiragen yakin Najeriya sun tarwatsa maboyar ’yan ta’adda tare da kama bata-gari a Jihar Taraba.

Jami’an tsaro ba su tabuka abin a zo a gani ba —Buhari

Buhari ya ce jami’an tsaro ba sa yin abin da ya dace duk da abubuwan da aka samar musu

Sojoji sun kwace bindigogi 517 a Filato da Kaduna

Sojoij sun kashe ’yan bindiga, sun tsare wasu tare da gurfanar da mutanen da ake zargi da haddasa rikice-rikice a gaban kotu

NAJERIYA A YAU: Yadda Za A Ribaci Kwanaki Goma Na Karshen Ramadan

Yadda ake ibada domin dacewa da daren Lailatun Kadar da wasu falalolin goman karshe na watan Ramadan

Ku ceto duk mutanen da ’yan ta’adda suka sace —Buhari ga hafsoshin tsaron

Shugaba Buhari ya umarci Manyan Hafsoshin Tsaro da su tabbata sun  kubutar da duk wani mutum da ’yan ta’adda suka yi garkuwa da shi ba tare da b