Manyan Labarai

Manyan Labarai

Hare-hare 16 da ’yan bindiga suka kai cikin sati 2 a Arewa

Ba su raga wa garuwa da filin jirgi ba, balle kauyuka, gonaki, makarantu da gidajen yari.

Shekara 8 bayan sace ’ya’yansu, iyayen ’Yan Matan Chibok 24 sun rasu

Amnesty International ta ce dalibai akalla 1,500 aka sace a Najeriya, yawancinsu mata tun bayan harin Makarantar Chibok

NAJERIYA A YAU: Karshen Tashe A Kasar Hausa

Tarihin al’adar tashe da abin da ke barazana ga dorewarsa a kasar Hausa

Abu 3 da suka hana Najeriya magance matsalar tsaro —Amurka

Wadannan miyagun ababe sune suka hana jami’an tsaro gudanar da ayyukansu.

Neman Buhari ya yi murabus ba zai magance matsalar tsaro ba —Fadar Shugaban Kasa

A sani wannan matsala ce fa da ta dade shekara da shekaru ana fama da ita.