Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dalilin da muke son kwato Kano daga APC da PDP — Dokta Isyaku Rabi’u

Ai yanzu su tsofaffi sai dai mu dauke su a matsayin masu bayar da shawara.

Abin da ya sa yaki da ’yan bindiga yake da wahala – Gwamnati

Ministan ya ce gwamnati mai ci na iyakar kokarinta wajen magance kalubalen tsaro

’Yan bindiga na yi wa matan aure fyade a kauyukan da suka ‘kwace’ a Taraba

Mazauna yankin dai sun ce tilas sun mika wuya saboda yanke kaunar samun dauki daga gwamnati

Malamin da ake zargi da azabtar da almajirinsa a Kano ya shiga hannu

An kamo malamin ne a garin Nguru na Jihar Yobe

Ahmed Lawan ya roki ’yan Najeriya su sake ba APC dama a 2023

Ya ce APC ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen ci gaba da inganta rayuwar ’yan Najeriya