Manyan Labarai

Manyan Labarai

An fara gyaran titin jirgin kasan da aka dasa wa bam a hanyar Kaduna

An girke jami’an tsaro da dama don gadin masu aikin gyaran titin

An dakatar da Nuru Khalid daga limancin Juma’a saboda caccakar Buhari

Kwamitin ya ce hudubar malamin ta saba da addinin Musulunci

Yadda rashin wutar lantarki ke ruguza kasuwanci a Najeriya

Hajiya Habiba Balogun ta bayyana cewa rashin wutar lantarki ya janyo kasuwancinta ya tsaya cak.

Za mu kawo sojojin haya daga ketare idan Buhari ya gaza magance ta’addanci —El-Rufai

Na sha yi wa Buhari korafi kuma na rantse da Allah idan ba a dauki mataki ba za mu dauka da kanmu.

‘Komawar Kwankwaso NNPP da kurar da ta tayar’

PDP tana zargin wadansu magoya bayan Kwankwaso za su yi mata sakiyar da ba ruwa.