Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tarihin Azumin Watan Ramadan

Yadda aka fara azumin watan Ramadan da kuma wasu muhimman abubuwaga game da shi.

Sarkin Musulumi ya sanar da ganin watan Ramadan a Najeriya

Sarkin Musulmi ya tabbatar da ganin watan Ramadan a Sakkwato, Borno, Katsina, Filato, Kano, Kaduna, Zamfara da Yobe

2023: Shin PDP ta yi watsi da tsarin karba-karba ne?

PDP ta kafa kwamitin don warware matsalar fidda dan takara.

’Yan bindiga sun hallaka mutum 17 da tsakar rana a kauyukan Zamfara

Mazauna yankin sun ce maharan sun farmaki kauyukan nasu ne ranar Alhamis

Mahara sun kai hari ana tsaka da cin kasuwa a Katsina

’Yan bindigar sun kai hari yankin ana tsaka da cin kasuwa