Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abdulmalik ya aiko min da sakonnin ‘tes’ 17 —Mahaifiyar Hanifa

Ya turo min sakonni 17 yana neman kudin fansar Hanifa.

Da hikima zan shugabanci APC ba yawan shekaru ba —Abdullahi Adamu

Jagorancin jam’iyya ba gasar dambe ba ce ko ta tsere, ana amfani ne da hukima.

Mutum 20 sun mutu a ruwa yayin tsere wa harin ’yan bindiga a Neja

An tafka asarar rayuka a kogin Guni-Zumba sakamakon harin da ’yan bindigar suka kai kauyukan Guni da Kurgbaku.

Yadda aka yi wa hedikwatar APC tsinke yayin shigar Abdullahi Adamu Ofis

Sanata Adamu ya shiga ofis da safiyar Laraba

Hajara Umar Sanda: Farko a fafutukar fadada ilimin sadarwa

Dokta Hajara Umar Sanda ce mace ta farko da ta yi digiri na uku a fannin sadarwa a BUK