Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisa ta bukaci sojoji su kawo karshen ’yan bindiga

Majalisar ta ce dole ne jami’an tsaron Najeriya su yi bayani kan abin da ke faruwa

DAGA LARABA: Asalin ta’addanci a Zamfara

Shin su wane ne suka assasa matsalar tsaron Jihar Zamfara?

Lois Auta: Ba nakasasshe sai kasasshe

Lois Auta jajirtacciya ce wajen neman na-kai da kare hakkin nakasassu

Harin jirgin kasa: Har yanzu muna cigiyar mutane da dama – Gwamnatin Kaduna

Sai dai gwamnatin ta ce sabanin adadin da ake yadawa, mutum 362 ne a cikin jirgin

Na kadu matuka da harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna — Buhari

Buhari ya kuma ba da umarnin kubutar da mutanen da aka sace yayin harin