Manyan Labarai

Manyan Labarai

An haramta kiran Sallah da lasifika a Rwanda

Gwamnati ta ce sai dai Musulmai su saka kararrawar waya idan suna son su tuna lokacin Sallah

Matsalar tsadar kayan abinci duk duniya ce ba iya Najeriya ba – Lai Mohammed

Ya ce masu wasa da hankulan mutane ne ke kokarin nuna a iya Najeriya matsalar take

An sace limamin coci da wasu mutum 44 a Neja

“Tun ranar Asabar ’yan bindigar ke ta sintiri a kan hanyar Sarkin Pawa zuwa Gwada hankalinsu kwance.”

Abdullahi Adamu: Kalubalen da ke gaban sabon Shugaban APC

Babbar tambayar da ke labban ’yan Najeriya ita ce ko sabon shugaban zai iya cire wa APC kitse a wuta

Kotu ta yi fatali da bukatar beli da Abba Kyari ya shigar

Alkalin kotu ya umarci da a hanzarta shari’ar Abba Kyari da sauran wadanda ake tuhuma.