Manyan Labarai

Manyan Labarai

Rikicin Ukraine ya raba mutum miliyan 6.5 da muhallansu – MDD

Hukumar Kula da ’Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta kiyasta cewa yawan mutanen da rikicin Ukraine ya raba da muhallansu ya haura miliyan 6

Kwanan nan za mu kara wa malaman makaranta albashi – Gwamnati

Gwamnatin ta ce tana dab da fito da tsare-tsaren da za su sauya harkar ilimi, musamman walwalar malamai

Kotu ta yi watsi da bukatar dakatar da babban taron APC

Kotu ta ce dan jam’iyya ba shi da hurumin maka jam’iyyar a gaban kotu

Dalilin da na rubuta wa Buhari wasika —Turji

Turji ya ce tausayin talakawa da ake kashewa ya sa shi rubuta wasikar neman sulhu

Buni ya yi ganawar sirri da kwamitin babban taron APC

Buni ya ce saura kiris su kammala shirin gudanar da babban taron APC yadda aka tsara