Manyan Labarai

Manyan Labarai

An jibge motocin yaƙi a Gidan Gwamnatin Kano

An jibge ƙarin jami’an tsaro a gidan Gwamnatin Jihar Kano a safiyar Litinin a yayin da ake dakon sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf 

NAJERIYA A YAU: Waiwaye Kan Yadda Jam’iyyun Siyasa Suka Kafu A Jamhuriya Ta Huɗu

Yadda aka yi da kafa jam’iyyun siyasa na farko a Jamhuriya ta huɗu a Najeriya.

Waiwaye: Yadda Najeriya ta dawo mulkin Dimokuraɗiyya a 1999

Ƙalubalensa na farko shi ne yadda zai haɗa kan abokan aikinsa sojoji da ba su da matsaya ɗaya kan makomar ƙasar; Na biyu kuma, shi ne yadda zai fitar

Gwamnatin Katsina za ta saki mutum 70 da ake zargi da ta’addanci

Gwamnatin ta ce yarjejeniyar ta taimaka wajen ceto mutane da dama da mahara suka sace.

Lakurawa sun kashe ’yan canji 2, sun sace miliyoyin kuɗi a Sakkwato

Maharan sun yi awon gaba da maƙudan kuɗaɗe mallakin ‘yan canjin.