Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zan tsaya takarar shugaban kasa idan Buhari ya umarce ni —El-Rufai

Idan Buhari ya dage a kan sai na tsaya takara zan amince.

Mataimakin Gwamnan Kebbi ya sha da kyar a harin ’yan bindiga

Mataimakin gwamnan ya musanta rade-radin da ke cewa ’yan bindiga sun yi garkuwa da shi.

Dalilin da Buhari da gwamnoni 19 suka kori Mai Mala Buni —El-Rufai

El-Rufai ya ce bakin alkalami ya riga ya bushe, yanzu Gwamnan Neja ne Shugaban Riko na APC

NAJERIYA A YAU: Yadda Rashin Wutar Lantarki Ya Jefa ’Yan Najeriya Cikin Kunci

Tsananin zafi da tsadar mai sun sa ’yan Najeriya kokawa kan karuwar matsalar wutar lantarki

’Yan bindiga sun harbe sojoji a Kebbi

A cikin kwanaki uku da suka gabata, mun rasa akalla yan sa kai 65.