Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zainab Shinkafi-Bagudu: Jagorar yaki da kansa a Afirka

Dokta Zainab Shinkafi-Bagudu na cikin mutanen da suke kan gaba a yaki da kansa

An kama sojoji da dan banga sun je karbar kudin fansa

Dubunsu ta cika bayan sun sace wani basarake suna neman miliyoyi a matsayin kudin fansa.

Kotu ta tura Danbilki Kwamanda a gidan yari kan bata sunan Ganduje

Kotun ta yi watsi da bukatar belin Kwamanda, ta aike da zuwa gidan gyaran hali saboda bata sunan Gwamna Ganduje.

Kotu ta kori Gwamnan Ebonyi da mataimakinsa saboda komawa APC

Kotun ta kuma umarce shi ya dawo da dukkan albashin da ya karba bayan sauya shekar.

’Yan bindiga sun harbe ’yan sa-kai 63 a Kebbi

Rahotanni sun ce ’yan bindigar sun buya ne a kan bishiyoyi, inda suka yi wa ’yan sa-kan kwanton-bauna.