Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sadiya Adamu Aliyu: Gata ga wadanda aka yi wa fyade

Sadiya Adamu Aliyu lauya ce kuma mai fafutukar kwato hakkin marasa galihu

Gaba da gaban da wakilinmu ya yi da Bello Turji

Tafiya ce mai cike da kasada, da sai da rai, ko kuma abin da wadansu za su ce ganganci.

Harin bam a masallacin Juma’a ya hallaka sama da mutum 50 a Pakistan

Bam din ya fashe ne a masallacin ana tsaka da sallar Juma’a.

Buhari ya dawo daga Kenya, ya fasa zuwa Landan ganin likita

Da farko dai an tsara Buhari zai wuce Landan ne daga Nairobin.

Kashin farko na ’yan Najeriya sun iso Abuja daga Ukraine

Dalibai 451 sun sauka a Abuja da misalin karfe 7:11 na safiya, agogon Najeriya