Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ganduje ya dawo Najeriya yayin da ake dakon sauya sheƙar Gwamna Abba zuwa APC

Ganduje ya dawo Najeriya yayin da ake raɗe-raɗin sauya sheƙar Gwamna Abba daga NNPP zuwa APC.

Sauya Sheƙa: Gwamnan Kano zai gana da Tinubu a Faransa

Abba ya yi wata ganawar sirri da Kwankwaso da tsakar dare, a ƙoƙarin shawo kan ubangidansa zuwa jam’iyyar APC.

Boko Haram sun nemi N423m kuɗin fansar mutanen da suka sace a Borno

An yi garkuwa da mutanen biyu ne a ranar 17 ga Disamba, 2025, yayin da suke tafiya daga Miringa zuwa Maiduguri.

AFCON 2025: Najeriya ta kora Aljeriya gida

Yanzu dai Super Eagles za ta kara masu masaukin baƙi, Maroko.

DSS ta tsare jami’inta da ake zargi da auren yarinya ƙarama

Hukumar ta ce za ta bayyana sakamakon bincikenta na gaba kaɗan.