Manyan Labarai

Manyan Labarai

2023: Kwankwaso zai yi takarar Shugaban Kasa a jam’iyyar NNPP

Kwankwaso zai fice daga PDP tare da tafiyar sisayarsa ta TNM zuwa NNPP amma babu tabbacin zai samu tikitin takarar shubaban kasa.

DAGA LARABA: Yadda ’Yan Siyasa Ke Yada Labaran Karya Don Su Ci Zabe

’Yadda ’yan siyasa ke amfani da labaran kanzon kurege a matsayin makamin yakin neman zabe

Sauye-sauyen da Majalisar Tarayya ta yi wa Kundin Tsarin Mulki na 1999

’Yan majalisa sun kada kuri’ar amincewa da wasu dokoki yayin da suka yi watsi da wasu.

Belarus ta tura dakaru Ukraine don taimaka wa Rasha

Dakarun Rasha na ci gaba da kusantar babban birnin Kyiv sannu a hankali.

Buhari zai tafi Landan ganin likita

Femi ya ce Buhari zai halarci taron ne bayan Shugaban Kenya, Uhuru Kenyatta ya gayyace shi.