Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisar Dattawan Amurka za ta rage ikon Trump kan sha’anin tsaro

Matakin ya biyo bayan farmakin da Trump ya kai Venezuela, har ya kai ga kama shugaban ƙasar Nicolas Maduro da mai ɗakinsa.

An kashe masu garkuwa da mutane da ƙwato makamai a Filato

An ƙwato makamai da suka haɗa da bindigogi da gatari da kuma adduna.

An kama mutum 2 kan zargin shigar da ƙwaya a gidan yari

Waɗanda ake zargin sun haɗa da: Usman Khalid mai shekara 25 da Bello Musa Ahmed mai shekara 24 dukkan su maza ne kuma mazauna unguwar Tsamiya (a Brege

Ana zargin cutar Kwalara ta kashe yara 10 a Taraba

Akalla yara fiye da 10 sun mutu sakamakon ɓarkewar cutar da ake zargin kwalara ce a garin Chanchangi da ke karamar hukumar Takum a jihar Taraba.

Majalisar Dokokin Ribas ta fara shirye-shiryen tsige Gwamna Fubara

Majalisar Dokokin ta zargi gwamnan da mataimakiyar da aikata wasu manyan laifuka da suka shafi cin hanci da rashawa.