Manyan Labarai

Manyan Labarai

Na kashe mutum 3, na caka wa 25 makami —Dan shekara 16 mai kwacen waya

Duk da cewa ’yan sanda sun kama ’yan daban 1,220 sun kwace daruruwan makamai, masu kwacen waya sun kashe rayuka, mutanen da suka raunata sun wuce kir

Mata fiye da 30 ke takara a zaben kananan hukumomin Abuja

Mata fiye da 30 ne suka tsaya takarar mukamai daban-daban a zaben kananan hukumoin Abuja

Sojoji sun kashe ’yan bindiga 20 da ke kokarin sake kai hari NDA

Ko a watan Yunin 2021 dai sai da suka kai hari maka

NDLEA ta kama miyagun kwayoyi na N2bn da aka shigo da su daga Indiya

An dai kama kwantenar ne mai tsawon kafa 40 a tashar jiragen ruwa ta Apapa da ke Legas.

Dilolin kwaya ne suka yi kokarin yi min juyin mulki – Shugaban Guinea-Bissau

Shugaban ya zargi wani tsohon Babban Hafsan Sojojin Ruwan kasar da zama kanwa uwar gami.