NAJERIYA YAU: Za a koma biyan kudin haya wata-wata a Abuja
Tsakanin ’yan haya da masu gidajen haya wa zai fi amfana?
Manyan Labarai
Tsakanin ’yan haya da masu gidajen haya wa zai fi amfana?
Senegal dai ta samu nasarar ne a bugun fenareti.
’Yan ta’addan dai sun sha yunkurin kai wa garin na Magami, amma ba sa samun nasara.
“Duk ranar da Kudu ta yi magana, Najeriya sai ta girgiza,” inji Wike.
A watan Nuwambar 2020 ya cika shekara 50 a kan karagar mulki.