Manyan Labarai

Manyan Labarai

Najeriya A Yau: Kama Mana Maza Ya Sa Mu A Tsaka Mai Wuya —Matan ’Yan Canji

Suna neman Sarkin Kano ya sanya baki a bayyana musu halin da mazajen nasu suke ciki

Fitinar Boko Haram somin tabi ce idan ISWAP ta bunkasa —Zulum

Zulum ya sake nanata kiransa ga Gwamnatin Tarayyar kasar cewa ta dauko sojojin haya daga ketare.

Gwamnatin Tarayya ta gano masu daukar nauyin ta’addanci 96

An gano masu hada-hadar kudade 96 da ke da alaka da ’yan ta’adda a Najeriya.

Sojojin Amurka sun kashe shugaban ISIS Abu Ibrahim a Syria

Abu Ibrahim al-Hashimi al-Qurayshi ne ya karbi ragamar ISIS kwanaki kadan da mutuwar Abu Bakr al-Baghdadi.

Shugabannin ECOWAS na taron gaggawa kan yawan juyin mulki a Afirka ta Yamma

Shugabannin Kasashen Afirka ta Yamma sun gudanar da wani taron gaggawa a Accra, babban birnin kasar Ghana kan juyin mulkin da ake yawan samu a yankins