’Yan bindiga sun kashe Dagaci da wasu mutum 5 a Katsina
‘Yan bindigar sun kashe dagacin Daddara tare da wasu mutane.
Manyan Labarai
‘Yan bindigar sun kashe dagacin Daddara tare da wasu mutane.
Ko sutturar kirki babu a jikin mutanen da aka gano, duk da tsananin sanyin da ake fama da shi.
Gwamnatin ta ce bankin Standard Chartered ya amince ya ba ta bashin kudin aikin titin jirgin kasan Kano zuwa Legas da kuma Fatakwal zuwa Maiduguri.
Duk da cewa dokokin kasashe sun ba wa dan Adam damar yin addininsa, ana samun ce-ce-ku-ce game da sanya hijabi, wanda umarni ne na addinin Islama.
Senegal ta samu nasara bayan ta lallasa tawagar Burkina Faso.