Manyan Labarai

Manyan Labarai

Senegal ta kai wasan karshe a gasar AFCON

Senegal ta samu nasara bayan ta lallasa tawagar Burkina Faso.

Dan sanda ya harbe wani soja a Fadar Shehun Borno

Fusatattaun matasa sun sha alwashin daukar fansa.

Kisan Hanifa: An mayar da shari’ar gaban Babbar Kotu

Za a ci gaba da shari’ar mutanen da ake zargi a gaban babbar kotu ranar 9 ga Fabrairu, 2022

Yadda aka ceto mutum 113 daga gidan mari a Kano

Mutum daya ya rasu daga cikin wadanda aka tsare saboda tsananin azaba.

‘Najeriya ce kasa ta 8 mafi hadari a duniya’

’Yan Najeriya na kokwanton cewa gwamnati za ta iya magance matsalar tsaro a yankin Arewa da ma kasar baki daya