Haramcin amfani da mutum-mutumi a Kano na nan daram – Hisbah
Hukumar ta ce ta dauki matakin ne saboda hakan ya saba da koyarwar addinin Musulunci.
Manyan Labarai
Hukumar ta ce ta dauki matakin ne saboda hakan ya saba da koyarwar addinin Musulunci.
‘Yan fada sun yi ta matsawa Abacha ya yi mana ritaya, amma ya ya yi wati da su.
Gwamnatin ta ware kudaden don kawata gadar kasa da nufin hana mutane zubar da shara a nan.
Kotu ta ba da umarnin ci gaba da tsare Jamila kan taimaka wa mijinta bayan ya sato Hanifa
Buhari ya ce ya damu matuka saboda rashin ziyartar mutanen Zamfara.