Manyan Labarai

Manyan Labarai

Najeriya A Yau: Yadda Iyaye Da Malaman Makarantu Za Su Kare Rayuwar ’Yay’ansu

Matakan da ya kamata iyaye su dauka domin tabbatar da tsaron rayuka da lafiyar ’ya’yansu a hannun malaman makaranta

Duk da goyon bayan Buhari, an fatattako Super Eagles daga AFCON

Tunisia ce za ta buga wasan Quater Final a Garoua tare da Burkina Faso ranar Asabar.

Kai-tsaye: Najeriya da Tunisiya

Daya daga cikin wasannin zagaye na biyu na Gasar Cin Kofin Nahiyar Afirka, AFCON 2021. Karawa tsakanin Najeriya da Tunisiya a Garoua.

Jirgin kasa ya yi hatsari a Kano

An yi gaggawar garzaya wa da mutane da dama zuwa Asibitin Kwararru na Murtala Muhammad a Kano.

Cikas din da Tinubu zai fuskanta a zaben 2023

Ko dai Tinubu ya tabbatar an gudanar da Babban Taron ko kuma a rushe kwamitin Buni cikin gaggawa.