Manyan Labarai

Manyan Labarai

Obasanjo ga ’yan PDP – Ba zan sake dawowa jam’iyyarku ba

Obasanjo ya ce bai ga abin da zai sa ya sake komawa PDP ba.

AFCON 2021: COVID-19 ta kama ’yan wasa 12 a tawagar Tunisia

Hakan dai na nufin ba za su fafata wasan da kasarsu za ta buga da Najeriya ba.

Matasa na zanga-zanga a Gashuwa bayan soja ya bindige direba

Sai dai Gwamnan Jihar ya bukaci a kwantar da hankula.

Ina hakkin Hanifa?

‘Mutane ba su san azabar da wanda aka kashe da guba ke sha ba’

Za mu sa kafar wando daya da gwamnati in aka janye tallafin mai – NLC

NLC ta yi barazanar shirya gagarumar zanga-zanga, muddin gwamnati ta cire tallafin.