Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda shigar Osinbajo masallaci ta haifar da takaddama a Kano

Babu laifin da Osinbajo ya aikata don ya shiga masallaci ba tare da ya kwabe takalmansa ba.

Kashi 90 cikin 100 na gwamnoni ba su cancanci shugabanci ba

Dokta Hakeem Baba-Ahmed ya ce a cikin kowadanne gwamnoni 10 mutum tara, “Ba su da shiri, ba su da kwarewa kuma ba su cancanci shugabanci ba”

Karin kudin mai zai jefa karin ’yan Najeriya cikin talauci —Abdulsalami

Majalisar Tattalin Arziki ta Kasa ta ba da shawarar kara farashin litar man fetur zuwa N302

NAJERIYA A YAU: Shin Ya Dace Malaman Addini Su Shiga Siyasa?

Domin sauke shirin latsa nan Mutane da dama na kallon siyasa a matsayin wani fage da bai dace da malaman addini ba. Wasu kuma na ganin ai siyasa wani

AFCON 2021-2022: GUINEA-BISSAU DA NAJERIA