Manyan Labarai

Manyan Labarai

AFCON 2021-2022: GUINEA-BISSAU DA NAJERIA

An shawarci Buhari ya mayar da farashin man fetur zuwa N302 duk lita

Gwamnan Jihar Kaduna Mallam Nasir El-Rufai ne ya gabatar da rahoton a kan shawarar.

An umarci Gwamnatin Tarayya ta biya Nnamdi Kanu diyyar Naira biliyan 1

An kuma umarci gwamnatin ta nemi gafara daga wurinsa.

Nnamdi Kanu ya musanta zargin daukar nauyin ta’addanci

Lauyan Kanu ya ce duk tuhume-tuhumen ba su da tushe balle makama.

Yin karin albashin ma’aikata zai haifar da matsala —Gwamnati

Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta ce ya kamata a yi wa ma’aikata karin albashi