Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Abin da za mu yi la’akari da shi wajen zaben shugaban kasa a 2023’

Kungiyar Dattawan Arewa ta ce Shugaba Muhammadu Buhari abin takaici ne ga arewa.

Allah Ya yi wa tsohon shugaban Mali Ibrahim Boubacar Keita rasuwa

Hambararren shugaban na Mali ya rasu ne a gidansa da ke Bamako.

Harin bam ya raunata Kakakin gwamnatin Somaliya

Rahotanni sun ce wannan ba shi ne karo na farko da ake kai kakakin hari ba, ana yunkurin hallaka shi.

Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram sama da 40 a Borno

An kashe su ne lokacin da suke kokarin kai hari kudancin Jihar.

AFCON 2021: Najeriya ta tsallake zuwa zagaye na biyu 

Ta samu nasarar ne bayan lallasa Sudan da ci 3-0.