Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ba mu ke sakin masu garkuwa da mutanen da aka kama ba a Kaduna —’Yan sanda

A binciken da muka yi sai gashi an yi amfani da wani Alkali an bashi kudi.

’Yan sanda sun kama dan da ya kashe mahaifinsa saboda ya ci gado

Ana zargin matashin ne da hada baki da abokinsa wajen kashe mahaifin don ya ci gado.

Mece ce makomar babban taron jam’iyyar APC?

A yau Lahadi ce Shugaba Muhammadu Buhari zai gana da gwamnonin jam’iyyar APC domin tsayar da ranar gudanar da babban taron jam’iyyar inda za a zabi sh

Tawagar Shugaban Kasa ta je ta’aziyyar Dokta Ahmad Bamba

Sheikh Pantami ne ya jagoranci tawagar da ta je jajanta wa daukacin al’ummar Kano.

Kwallon kafa: Ranar Lahadi gwanayen Afirka za su fara artabu a Kamaru

Kasashe 24 ne za su fafata a wasanni 52 don samun kyautar $5m